GOBE TA ALLAH CEH

GOBE TA ALLAH CEH Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from GOBE TA ALLAH CEH, Hausari ward nguru, Abuja.

�� DIGITAL MARKETER �� SOCIAL MEDIA/FACEBOOK ADS �� NETWORK MARKETING �� MARKETING SALES AND STRATEGIES ��FOR SMALL BUSINESS OWNERS� � FREELANCER ��SEND DM HERE ���

24/01/2026

Alhamdulillah withy media director

24/01/2026

Abinda Ya Sa Na Shiga Karatun Lauya — Sarkin Kano Sanusi

Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II, ya ce shiga karatun lauya da ya yi a Jami’ar Northwest da ke Kano cikar wani buri ne da ya daɗe yana rike da shi, inda ya bayyana cewa ilimin lauya ginshiƙi ne na adalci da zaman lafiyar al’umma.

Da yake magana bayan halartar darasi a ranar Alhamis, Sarkin ya ce sha’awarsa ga ilmin dokoki ta samo asali ne daga tunani da kishi na ilimi, ba tare da wata alaƙa da shari’o’in da ya taɓa fuskanta a baya ba. Ya ce wannan shi ne digirins kashi na uku, bayan ya karanci tattalin arziki a Jami’ar Ahmadu Bello, Zariya.

Ya bayyana cewa doka tana shafar rayuwar yau da kullum — daga harkokin iyali zuwa kwangila da tsaron al’umma — kuma ita ce ginshiƙin adalci a kowace ƙasa. Ya kuma ce ya zaɓi jami’ar mallakar jiharsa ne domin tallafa wa cibiyoyin ilimi na gida da malaman Najeriya.

Game da yadda yake haɗa karatu da sarauta, Sanusi ya ce yana zuwa darasi da safe, yayin da yake gudanar da ayyukan sarauta da rana, tare da shiga darussa ta yanar gizo idan bukata ta taso.

Sarkin ya yi kira ga matasa da manya da su rungumi karatu na tsawon rayuwa, tare da roƙon gwamnatoci da masu zaman kansu su ƙara zuba jari a fannin ilimi, yana mai jaddada cewa ilimin ɗan Adam shi ne babbar dukiyar ƙasa.

29/11/2025

22/11/2025

*Assalamualaikum warahmatullah,*

I am a proud indigene of Yobe State, deeply saddened and disappointed by the ongoing insecurity in our country, especially the loss of innocent lives. As Muslims who understand the gravity of shedding innocent blood, and as citizens who are committed to the growth and peace of our nation, I strongly condemn these acts of violence and abductions.

I call on all of us to raise our voices, stand firm, and speak out boldly against these continued abductions — so that those in authority will hear us and take immediate action.

If any of you are from the North-East, you surely understand the pain and trauma this situation has caused in the past. Let us unite, raise our voices together, and demand justice and protection for our people.

* *
*🤲🤲🤲🤲 May Allah protect and return them safely. Ameen.*

09/03/2025

AREWA AMAZON
To Raise a financial free people who will in turn raise other financially free people who will collectively use their resources and effect the world positivity

Available at affordable price
05/03/2025

Available at affordable price

I'm happy
05/03/2025

I'm happy

Address

Hausari Ward Nguru
Abuja
630261

Telephone

+2349031909333

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when GOBE TA ALLAH CEH posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to GOBE TA ALLAH CEH:

Share