05/06/2026
*Daga Anas Ɗan Málik (R) Manzon Allah (ﷺ) ya ce: ((Ɗan-Adam yana tsufa amma abubuwa biyu a tare da shi suna ƙara ɗanyanta; Kwaɗayin dukiya da kuma kwaɗayin tsawon shekaru))*
📚 Bukhárí da Muslim