SAHIB ADAmu

SAHIB ADAmu We are here for any body

16/04/2021

Dan girman Allah ko baxa ka karantaba katura a group wasu sukaranta dumin zai amfanemu
Kaba dayammu

AKAN
😭ZUWAN DAJJAL ATAKAICE

Manzon Allah tsira da amincin Allah sukara tabbata agareshi yace tindaga
Halittar Annabi Adam har zuwa tashin kiyama babu wata masifa da zatazo sama da masifar zuwan dajjal
Manzon Allah(s.a.w) yakara cewa babu wani annabi da Allah zai turo batare da yayiwa Al'ummarsa bayani akan dajjal. Kuma shi zuwan dajjal yana daya daga cikin manyan alamomin tashin alkiya kuma Shi dajjal Allah ya halicce shine don ya jarrabemu kuma Allah yabashi baiwa da xai iya cewa ayi ruwa kuma ayi yace ruwa yatsaya kuma yatsaya kuma yana da baiwar tada matacce. manzon Allah(s.a.w) yasanar damu cewa zaizone da wuta da kuma ruwa zaice kayarda cewa shi allah ne idan kace dashi eh to zakashiga wannan ruwa inkuma kaki zakashiga wuta sannan manzon Allah yasanar damu zaizo da ido daya Ya Allah katsaremu daga shafar masifar dajjal

ADDU'AR
NEMAN TSARIN DAJJAL
(1)Yazo a hadisi cewa manzon Allah (s.a.w) yace karanta ayoyi goma nafarkon suratul kahfi

(2)Karanta wannan addu'a ako wacce tahiyar karshe ta kowacce sallah biyar da muke arana itace
Allahumma Inni A'uzubika min fitinatir kahbar Wamin Azabi Jahannam Wamin Fiti natil Mahaya Wal mamat Wamin Sharri Fitinatil Masihil dajjal Amin

(3)idan harkashiga ruwansa bakashiga wutaba to wannan alamace tacewar ka halaka
Alama tatsira kuma shine shiga wutarsa inkashiga to katsira Allah katsiratar damu

YA ALLAH KATSARE MANA IMANIMU KA KUMA KAREMU DAGA MASIHIL DAJJAL
ABIN FARINCIKI DUK WANDA YASANAR DA WANI TO ALLAH ZAIBASHI LADA DAN ALLAH KATURA DAN WASUMA SU AMFANA KUMA KAYI JOIN GROUP DINMU
ALLAH YASA MUDACE AMIN

MASU KISHIN IYAYE44/
Pls like page

Address

Azare

Telephone

+2347044144549

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when SAHIB ADAmu posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to SAHIB ADAmu:

Share